Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci tai ran Ikna daga reshenta da ke hukumar da ke kula da harkokin yada al'adun Iran a ketare karkashin rahoton ofishin da ke kula da harkokin yada al'adun Iran a kasar Rasha cewa: mahangar Musulunci kan ta'addanci a wata tattauna da ta hada cibiyoyi da hukumomi na zamantakewa da na addini da musulmi da shugabannin addini da na jam'iyu da kungiyoyi daban daban a Rasha. Kuma tattaunawar an bat a suna Musulunci ya ta'allaka da wane ne.
561344