Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, ya nakalto wani rahoto da ke cewa, An shirya gudanar da wani zaman taro da aka yi wa take da manzon rahma a birnin Riyad na kasar Saudiyya, wanda za a gudanar a cikin wannan wata. Bayanin ya ci gaba da cewa, An shirya gudanar da wani zaman taro da aka yi wa take da manzon rahma a birnin Riyad na kasar Saudiyya, wanda za a gudanar a cikin wannan wata.561913