IQNA

An Zabi Yeman A Matsayin Mataimakiya A Kungiyar OIC

11:16 - April 15, 2010
Lambar Labari: 1907463
Bangaren kasa da kasa; An zabi kasar Yeman a matsayin mai taimaka ma kasar da ke jagoranci kungiyar hadin kan kasashen musulmi a zagaye na talatin da bakwai.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, wani labari da ya fito daga majiyar kungiyar hadin kan kasashen musulmi ya tabbatar da cewa, an zabi kasar Yeman a matsayin mai taimaka ma kasar da ke jagoranci kungiyar hadin kan kasashen musulmi a zagaye na talatin da bakwai. Bayanin ya ci gaba da cewa kasar Yeman za ta taka rawa a matsayinta na mai taimaka ma shugaban zagaye-zagaye na wannan kungiya a matsayinta na kasar da take da cikakkiyar masaniya kan harkokin musulmi.562493

captcha