IQNA

Bincike Kan Tilastawa Palasdinawa A Babban Birnin Jodan

16:39 - April 19, 2010
Lambar Labari: 1909599
Bangaren siyasa da zamantakewa;A babban birnin kasar Jodan ne za a gudanar da bincike kan bangarori daban-daban da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta bullo da shi na tilastawa mazauna kauyuka a yankin yammacin kogin jodan Palsdinawa yin gudun hijira kuma a rana ashirin da takwas ga watan Farvardin na shekara ta dubu daya da dari hudu da tamanin da takwas ne suka gudanar da wannan bincike a birnin Oman fadar mulkin kasar Jodan.
Daga Jodan ne bayan ta nakalto daga jaridar Aldastur da ke fitowa a kasar Jodan ,cibiyar da ke kula da harkokin Kur'ani a nan Jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna ta watsa rahoton cewa; A babban birnin kasar Jodan ne za a gudanar da bincike kan bangarori daban-daban da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta bullo da shi na tilastawa mazauna kauyuka a yankin yammacin kogin jodan Palsdinawa yin gudun hijira kuma a rana ashirin da takwas ga watan Farvardin na shekara ta dubu daya da dari hudu da tamanin da takwas ne suka gudanar da wannan bincike a birnin Oman fadar mulkin kasar Jodan.Da dama daga cikin mahalartar wannan taro da bincike sun nuna adawarsu a fili karara kan yadda ake daukan wannan matakin nuna wariya da banbancin launin fata da Haramtacciyar kasar Isra'ila ke dauka.

564182

captcha