IQNA

Duk Wanda Ya Ci Mutunci Kur'ani A Bharain Zai Yi Shekara Daya A Gidan Yari

10:25 - May 01, 2010
Lambar Labari: 1915146
Bangaren kasa da kasa: a ranar bakwai ga watan Ordebehesht ne na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara reshe na biyar na kotun kafircewa a kasar Bahrain ta yankewa wani dan kasar Bahrain danshekaru goma sha tara a duniya hukumcin zama a gidan yari na tsawon shekara daya a gidan yari.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran Ikna bayan ta nakalto daga jaridar kasar Bahrain Alwasat ta watsa rahoton cewa: a ranar bakwai ga watan Ordebehesht ne na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara reshe na biyar na kotun kafircewa a kasar Bahrain ta yankewa wani dan kasar Bahrain danshekaru goma sha tara a duniya hukumcin zama a gidan yari na tsawon shekara daya a gidan yari. Alkali Hamd bin Suleiman Al Khalifa shugaban wannan kotu zai bayyana matsayinsa na karshe kan wannan hukunci da aka zartar.


570292

captcha