Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ir=kna bayan ta nakalto daga memlekethaber ta watsa rahoton cewa; taron malamai masu koyar da kur'ani a ajijiwa da makarantu a lokacin hutu a kasar Turkiya sun fara aikinsu a a ranar litinin ashirin da bakwai ga watan Ordebehesht na wannan shekara da muke ciki ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara a garin Siirt.Kimanin malamai dari biyu da ashirin ne aka ware domin koyar da mabukata karatuin Kur'ani a lokacin hutu a wannan kasa ta Turkiya.
580894