Bangaren kasa da kasa; kungiyar hadin kan kasashen musulmi sun fara taronsu a kasar Jamus taron day a hada wakilan al'ummomin muslmi a wannan kasa da kuma aka fara shi a ranar ashirin da bakwai ga watan Ordebehesht shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara a garin Barlin fadar mulkin kasar Jamus.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna bayan ta nakalto daga majiyar dunyabulteni ta watsa rahoton cewa: kungiyar hadin kan kasashen musulmi sun fara taronsu a kasar Jamus taron day a hada wakilan al'ummomin muslmi a wannan kasa da kuma aka fara shi a ranar ashirin da bakwai ga watan Ordebehesht shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara a garin Barlin fadar mulkin kasar Jamus. Wannan taro an bude shi ne tare da jawabin Thomas De Maziere ministan cikin gida a kasar ta Jamus inda daga bisa mahalarta taron suka yi magana kan dangantaka ada fahimtar juna.
580810