Bangaren kasa da kasa; a lokacin hutu ne a za a bada horo a cibiyoyin ilimi da addini a yankinCeceniya kuma za a fara wannan aiki mai muhimmanci a watan Tir na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya karkashin kulawa da daukan nauyi na komitin kula da abubuwa na addinin Musulunci a jamhuriyar Ceceniya.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna bayan ta nakalto dagha majiyar Ansar ta watsa rahoton cewa; ; a lokacin hutu ne a za a bada horo a cibiyoyin ilimi da addini a yankinCeceniya kuma za a fara wannan aiki mai muhimmanci a watan Tir na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya karkashin kulawa da daukan nauyi na komitin kula da abubuwa na addinin Musulunci a jamhuriyar Ceceniya.Wannan mataki nada muhimmanci sausai ta fuskoki masu yawa da suka shafi ilimi da koyarwa a wannan yankin.
584665