IQNA

An Tarjama Kur'ani Da Yaren Kashmiri

18:00 - May 26, 2010
Lambar Labari: 1929484
Bangaren kasa da kasa: Riyad Panjabi shugaban jami'ar Kashmir a jiya ne ya bada labarin tarjama kur'ani da kuma watsa shi a cikin hareshen Kashmir a ranar uku ga watan Khurdad na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya.

Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ikna bayan ta nakalto daga majiyar greaterkashmir ta watsa rahoton cewa; : Riyad Panjabi shugaban jami'ar Kashmir a jiya ne ya bada labarin tarjama kur'ani da kuma watsa shi a cikin hareshen Kashmir a ranar uku ga watan Khurdad na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya.


585530
captcha