Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ikna bayan ta nakalto daga jaridar hadeddiyar daular larabawa Albayan ta watsa rahoton cewa;
Otel Din Jauhar ta hadeddiyar daular larabawa it ace ta lashe kyautar da ake warewa Otel-otel saboda yadda ke girmama baki girmamawa irin ta Musulunci da kuma yin la'akari da abubuwa masu kima na Musulunci da hakan zai iya zama wani babban darasi a tsakanin sauran otel-otel. Irin bada wannan kyauta za ata kara samun otel-otel a kasashen duniya da za su bada himma da maida hankali wajen kiyaya abubuwa na Musulunci.
588438