Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ikna bayan ta nakalto daga bayan ta nakalto daga ofishin da ke kula da harkokin yada al'adun Iran a kasa Rasha musamman a babban birnin Masko ya watsa rahoton cewa;
An wallafa da watsa littafi da ke magana kan zakka da kuma yadda ke zama madorara aikin musulmi a kasar Rasha.
Wanda ya wallafa wannan littafi ya yi bayani kan muhimmancin zakka da yadda take taimakawa musulmi.
588191