Bangaren kasa da kasa; bugo na dari biyu da ke fitowa a kowane wata a cikin harshen larabci Attahira da a wannan bugo ta yi bincike yanayin rayuwa musulmi a tsakanin al'umma da kuma bincike kan lamarin mata a cikin ayoyin Alkur'ani a ayoyin da aka sabkar da su a birnin makka kuma hukumar da ke kula da al'adu da dangantaka ta Musulunci bada gudummuwa wajen buga wannan mujalla.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ikna ta watsa rahoton cewa; bugo na dari biyu da ke fitowa a kowane wata a cikin harshen larabci Attahira da a wannan bugo ta yi bincike yanayin rayuwa musulmi a tsakanin al'umma da kuma bincike kan lamarin mata a cikin ayoyin Alkur'ani a ayoyin da aka sabkar da su a birnin makka kuma hukumar da ke kula da al'adu da dangantaka ta Musulunci bada gudummuwa wajen buga wannan mujalla. Wallafa irin wannan mujalla da kuma wani bayani day a shafi mata a tsawon tarihi zai taimaka ko shakka babu wajen sani da kara ilimi kan halin da mata suka samu kansu kafin bayyanar Musulunci da bayansa da kuma a wannan lokaci da muke rayuwa.
588154