IQNA

Taron Iyalai Mausulmi A Beljuim Ne Za A Gudanar

17:16 - June 07, 2010
Lambar Labari: 1935747
Bangaren kasa da kasa; taron iyalai musulmi da za a gudanar a ranar ashirin da uku ga watan Khurdad na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara za a gudanar da shi ne a kasar Beljuim inda kungiyar da ke kula da harkokin addinin Musulunci da masallatai ta Alsakina ta dauki nauyin shiryarwa.



Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ikna bayan ta nakalto daga majiyar Islamic –events ta watsa rahoton cewa; taron iyalai musulmi da za a gudanar a ranar ashirin da uku ga watan Khurdad na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara za a gudanar da shi ne a kasar Beljuim inda kungiyar da ke kula da harkokin addinin Musulunci da masallatai ta Alsakina ta dauki nauyin shiryarwa.



592276
captcha