Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ikna bayan ta nakalto daga majiyar el-aziz ta watsa rahoton cewa; zaman karatunnkur'ani da tilawar maganar Allah a garin Elaig na kasar Turkiya da a gudanar a jiya asabar sha biyar ga watan Khurdad na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara shekara ta hijira shamsiya. Wannan ya biyo bayan da aka bawa wannan shekara a kasar ta Turkiya suna da taken shekarar kur'ani a wannan shekara ta dubu biyu da goma miladiya.
592174