Bangaren kasa da kasa; a karon farko za a taron kasa da kasa kan koyar da kur'ani mai girma da aka gudanar a birnin Jidda na kasar Saudiya a ranar shag a watan Khurdad na wannan shekara ta hijira shamsiya ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara an amince da kafa tashar koyar da karatun kur'ani mai girma.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna ta watsa rahoton cewa; a karon farko za a taron kasa da kasa kan koyar da kur'ani mai girma da aka gudanar a birnin Jidda na kasar Saudiya a ranar shag a watan Khurdad na wannan shekara ta hijira shamsiya ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara an amince da kafa tashar koyar da karatun kur'ani mai girma.
592909