Cibiyar da ke kula da harkokin kuur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna net a nakalto daga majiytar labarai ta Al'arab Onlines inda ta watsa rahoton cewa; : kafa komitin kasa da kasa kan harin ta'addncin haramtacciyar kasar Isra'ila kan ayarin masu rajin kare hakkin dan dam na kasashen duniya masu kokarin a kawo karshen killacewar da aka yi wa yankin zirin gaza kuma babban sakataren majalisar dinkin duniya ne ya bukaci hakan.Wannan kira ya biyo bayan irin sad a kasashe da gwamnatoci a fadin duniya ke yin a ganin an hukumta haramtacciyar kasar Isra'ila.