Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna bayan ta nakalto daga jaridar Arab News ta watsa rahoton cewa; wata tawaga ta kasar Rasha ta bawa sarkin Saudiya kyautar safaha ta Kur'ani na ruwan zinariya tare da bukatar Cikekken kur'ani na Zinariya a Saudiya.Daniliyo Ti wanda ya kasance mai kula da harkokin yin nazarin gabacin Turai da ilimin sananyar Rasha a wata hira da ma'aikatar al'adun da nazari ta kasar saudiyaya bayyana hakan.
595443