IQNA

Bincik Kan Halin Gaza A Taron Majalisar Koli Ta Labanon

16:28 - June 14, 2010
Lambar Labari: 1939695
Bangaren siyasa da zamantakewa; a birnin Beirut ne majalisar koli ta musulmi a kasar Labanon a ranar ashirin da biyu ga watan Khurdad za a yi bincike halin da yankin gaza yake ciki da killacewar da gwamnatin mamaye ta haramtacciyar kasar Isra'ila ta yi wa yankin.



Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna daga labanon ta watsa rahoton cewa; a birnin Beirut ne majalisar koli ta musulmi a kasar Labanon a ranar ashirin da biyu ga watan Khurdad za a yi bincike halin da yankin gaza yake ciki da killacewar da gwamnatin mamaye ta haramtacciyar kasar Isra'ila ta yi wa yankin. A wajen wannan zama da ke karkashin shugabancin Muhammad Rashid Kabani muftin kasar Labanon an bayyana cewa; killacewa da aka yi wa yankin cikin zalunci da mamaye lamurra hatta na siyasa.

596277

captcha