Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a cikin mao mai zuwa ne za a gudanar da taron masana da malaman addinin musulunci daga kasashen musulmi a brnin London an kasar Birtaniya. Kamfanin dillancin labaran ya nakalto wannan labari ne a shafin yanar gizo na Sautul irak, wanda kuma babbar majalisar musulmin kasar Birtaniya da ke da babban ofishinta a London ce za ta dauki nauyin gudanar da wannan zaman taro. 597903