Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ikna bayan ta nakalto daga majiyar watsa labarai ta kur'ani Muzen ta watsa labarain cewa; bangaren mata na Kheiriya Alsafa a garin Safawi a lardin Kutaif na Saudiya sun bullo da wanmi shiri na musamman na koyar da mata tun daga farko karatun Kur'ani . wannan shiri ya hada dukan bangarori na harda da tajwidi na kur'ani da tatsinniyoyin kur'ani da tafsirin kur'ani kuma daga ranar talatin ga watan Khurdad ne za a fara wannan bada horo na kur'ani.
599103