Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa, jaridar kasar hadaddiyar daular larabawa ta alittihad ta bayyana cewa, An buga tare da yada littafin tarihin al'adun addinin musulunci a birnin Sharja na haddadiyar daularabawa, wadanda cibiyar adana kayan tarhi ta birnin ta dauki nauyinsa. Bayanin ya ci gaba da cewa buga littafin yana da matukar muhimmanci ga musulmi da ma wadanda ba musulmi domin sanin muhimman abubuwa da suka danganci tarihin fasahar musulunci. 599618