IQNA

An Gudanar Da Bincike Kan Kfa Mu'assisoshi Da Cibiyoyin Kur'ani A Ramsa Na Jodan

16:50 - June 20, 2010
Lambar Labari: 1943289
Bangaren harkokin kur'ani : masu kula da cibiyoyin kur'ani a garin Ramsa na kasar Jodan a ranar alhamis ashirin da bakwai ga watan Khurdad ne a wani zama na musamman da suka gudanar a ofishin da ke kula da harkokin addini a wannan gario suka kammala nazari kan kafa wadannan cibiyoyi.



Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna daga reshenta da ke Jodan bayan ta nakalto daga majiyar labarai ta kasar Batra ta watsa rahoton cewa; masu kula da cibiyoyin kur'ani a garin Ramsa na kasar Jodan a ranar alhamis ashirin da bakwai ga watan Khurdad ne a wani zama na musamman da suka gudanar a ofishin da ke kula da harkokin addini a wannan gario suka kammala nazari kan kafa wadannan cibiyoyi.


599693

captcha