IQNA

Cikin Harshen Farisanci An Wallafa kalmomin Kur'ani da Na Musulunci A Zimbabwe

16:37 - June 21, 2010
Lambar Labari: 1943999
Bangaren al'adu da fasaha: za a wallafa mafahimin Kur'ani da na Musulunci a cikin harshen Farisanci a kasar Zimbabwe da kuma ofishin yada al'adun Iran a wannan kasa ya shirya ga masu bukata.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan Jamhuiyar Musulunci ta Iran Ikna daga reshen cibiyar da ke hukumar da ke kula da yada al'adun jamhuriyar Musulunci a ketare da kuma kara kusanci a tsakanin musulmi da kasashensu ta watsa rahoton cewa; za a wallafa mafahimin Kur'ani da na Musulunci a cikin harshen Farisanci a kasar Zimbabwe da kuma ofishin yada al'adun Iran a wannan kasa ya shirya ga masu bukata.

600265
captcha