Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna daga reshenta da ke hukumar yada al'adun Jamhuriyar Musulunci ta Iran a ketare da kuma kara kusanci a tsakanin kasashen musulmi da musulmin duniya ta watsa rahoton cewa :
a ranar ashirin da biyu ga watan Tir ne za a gudanar da gasar karatun kur'ani ta masu sadaukar da kai a birnin Mashhada da ke lardin Khurasan na Iran. A ranar uku ga watan Murdad ne za a gudanar da wannan gasar ga wadanda suka sadaukar da rayuwa da ransu da kuma yayansu sai kuma bangaren mata shi ma da za a gudanar.
601695