IQNA

Wajibi Ne Musulmi Su Hada Domin Kalubalen Da Ke Gabansu

15:53 - June 23, 2010
Lambar Labari: 1945472
Bangaren kasa da kasa; shugaban kungiyar majalisun dokokin kasashen musulmi ya bayyana cewa, wajibi ne musulmi su hada kansu domin fuskantar kalu balen gabansu.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a wani labari da aka bayar a shafin sadarwa na yanar gizo na business24-7 an bayyana cewa, Abdulaziz algarir shugaban kungiyar majalisun dokokin kasashen musulmi ya bayyana cewa, wajibi ne kasashen musulmi su hada kansu domin fuskantar kalu balen gabansu. Ya ce idan aka yi la'akari da irin kalu bale dake gaban musulmi na harkokin tatatlin arziki da kuma siyasa, ya zama wajibi musulmi su hada kansu. 602264



captcha