Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci daga reshenta da ke hukumar kula da al'adu da yada shi a ketare da kuma kusanci a tsakanin kasashen musulmi ta watsa rahoton cewa;
Mahdi Mustaphawi ya jaddada cewa za daukaka da bunkasa matsayin Iran na ma'anawiya a tsakanin kasashen waje kuma jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta fifita wannan bukata da aiki kanta.
602485