IQNA

Majalisar Malaman Rasha Ta Bukaci Sulhu Tsakanin Malaman Kyrgystan

15:56 - June 26, 2010
Lambar Labari: 1946153
Bangaren siyasa da zamantawa; Babbar majalisar malaman addinin Musulunci ta kasar Rasha ta yi kira ga malaman addinin Musulunci na kasar Kyrgystan ta su yi sulhu tsakanin al'ummar kasar.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, majalisar malaman addinin msuulunci ta kasar ta fitar da wani bayani da ke cewa, babbar majalisar malaman addinin Musulunci ta kasar Rasha na yin kira ga malaman addinin Musulunci na kasar Kyrgystan ta su yi sulhu tsakanin al'ummar kasar. Daya daga cikin malaman addinin Musulunci a kasar Kyrgystan ya bayyana hakan da cewa mataki mai kyau domin kawo karshen rikicin da ya barke a kasar, tsakanin 'yan kabilar Kyrgys da kuma 'yan Uzbik. 603642



captcha