Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ta watsa rahoton cewa; Fatima Azadi Mukaddam shugabar cibiyar kula da mahardata mata a darul kur'ani ta Imam Sajjad (AS) na Zabul a wata tattaunawa da cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan Iran ta bayyana cewa; an fara zangon zane na kur'ani da iya rubutu a Zabul
603823