Kamfanin dillanicn labaran iqna ya habarta cewa, a wani rahoto da bangaren yada labarai na kasar Kyrgystan ya bayar an habarta cewa, babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta oic Abdullah Alturki ya fitar da wani bayani da a cikinsa ya nuna damuwa kan rikicin da ya faru a kasar Kyrgystan, wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutane sama da dubu biyu, wasu dubbai kuma suka jikkata, yayin wasu sama da dubu dari daya daya suka shiga gudun hijira. 604012