IQNA

Kasashe 60 Za Su Turo Wakilansu 90 A Gasar Kur'ani Ta Kasa Da Kasa

17:23 - July 05, 2010
Lambar Labari: 1951721
Bangaren harkokin kur'ani : a wani zaman manema labarai karo na ashirin da bakai dangane da gasar kasa da kasa ta karatun Kur'ani Mai Girma a yau sha uku ga watan Tir mai kula da harkokin addini a Iran ya bada labarin cewa; kasashe satti ne za su turo wakilansu tis'in a gasar karatun kur'ani ta kasa da kasa.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna ce ta watsa rahoton cewa; a wani zaman manema labarai karo na ashirin da bakai dangane da gasar kasa da kasa ta karatun Kur'ani Mai Girma a yau sha uku ga watan Tir mai kula da harkokin addini a Iran ya bada labarin cewa; kasashe satti ne za su turo wakilansu tis'in a gasar karatun kur'ani ta kasa da kasa. Ali Muhammadi ne ya bayyana haka a wani taron manema labarai.

609013

captcha