Cibiyara da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna bayan ta nakalto daga hukumar da ke kula da yada al'adun Iran a ketare ta watsa rahoton cewa; : mai kula da ofishin da ke kula da yada al'adun Iran a kasar Armeniya a lokacin wata ganawa da ya yi shugaban hada fahimta tsakanin coci da gwamnatin wannan kasa ya jaddada larurar tattaunawa da fahimtar juna irin ta addini a tsakanin addinin Musulunci da na kiristanci.
609797