Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ikna daga reshenta da ke hukumar kula da yada al'adun jamhuriyar Musulunci ta Iran da kara kusanci a tsakanin musulmi da kasashesu ta watsa rahoton cewa; makaranci kuma mahardacin kur'ani dan kasar Seraleyon yana daya daga cikin wadanda za su kasance daga cikin wadanda za su halarci gasar karatun kur'ani ta kasa da kasa a nan birnin Tehran fadar mulkin jamhuriyar Musulunci ta Iran . A yu sha takawas ga watan Tir na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya za a bude gasar karatun kur'ani ta kasa da kasa karo na ashirin da bakwai.
611104