Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna ta watsa rahoton cewa; jami'ar da ke kula da harkokin addinin Musulunci ta klarbi da daukan talibai da ta kasa kashi kashi har kashi uku kashi na daya da na biyu da na uku ta hanyar zana jarabbawa t agama gari ta hanayr rubuta jarabawa dad a amsa tambayoyi a birnin Tehran da sauren reshen jami'ar. Wannan jami'a tana bawa dalibai da masu son yin karatun addini damar yin nazari da ci gaba da karatu kan harkokin addini da samun masaniya kan mazhabobin addinin Musulunci.
611345