Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a wani labari da ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na cnnturk an habarta cewa, dan majalisar dokokin nan na kasar Holland mai tsananin gaba da addinin Musulunci na shirin kafa wata kungiya da zata dukkanin kungiyoyi masu tsananin gaba da addinin Musulunci.
Bayanin ay ci gaba da cewa dan majalisar mai suna Geert Wilders ya shahara wajen bayyana addinin Musulunci a mtsayin mafi muni daga cikin addinai, ta hanyar fitar da bayanai da kuma fina-fina na kyamar Musulunci.
615695