IQNA

Rana Ta Hudu gsar Karatun Kur'ani Mai Tsarki A Malazia

17:28 - July 31, 2010
Lambar Labari: 1964579
Bangaren kasa da kasa; A rana ta hudu ta gasar karatun kur'ani mai tsarki a matsyi na kasa da kasa da ake gudanarwa a birnin Kualalampour fadar mulkin kasar Malazia, makaranta da mahardata daga kasashen duniya na ci gaba da karawa da juna.


Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, mai aiko masa labarai daga kasar Malazia ya habarta cewa, a rana ta hudu ta gasar karatun kur'ani mai tsarki a matsyi na kasa da kasa da ake gudanarwa a birnin Kualalampour fadar mulkin kasar Malazia, makaranta da mahardata daga kasashen duniya na ci gaba da karawa da juna a wannan gasar.

Rahoton ya kara da cewa wannan gasa tana samun karbuwa daga dukkanin mahalarta da kuma masu sanya ido kan yadda take gudana.

Makaranta da daman e suka kara da juna yayin da ake a matsayi na fara tantancewar farko, daga bisani kuma za a shiga bangaren tantacewa ta tsakiya kafin shiga bangaren karshe.

623418

captcha