IQNA

Yawancin Musulmin Duniya Sun Tashi Da Azumi A Jiya

12:52 - August 12, 2010
Lambar Labari: 1971976
Bangaren kasa da kasa : a kasashen Saudiya,KatarJodan,Aljeriya,Suriya,Bahrain,Libiya,Yaman,Turkiya,Indonosiya,Malaishiya,Labanon ,Palasdinu,Koweiti.Tunus.Hadeddiyar daular larawa Masar Niger da Nijeriya da Sauransu musulmi sun tashi da azumi.



Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ta watsa rahoton cewa; a kasashen Saudiyya Labanon ,Palasdinu,Koweiti.Tunus.Hadeddiyar daular larawa Masar Niger da Nijeriya da Sauransu musulmi sun tashi da azumi. Ana ci gaba da samun sabani tsakanin malamai dam asana harkokin addinin Musulunci a kasashe daban-daban na musulmi dangane da ganin wata da ido da kuma I'itikadin wasu da hakan ke haddasa sabani da rashin fahimtar juna kan lamarin day a shafi ganin watan da kuma sabani wajen daukan azumi da kuma ajiyewa da ranar salla.

631055

captcha