Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani mai girma a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran bayan ya nakalto daga majiyar jaridar Zaman ta kasar Turkiya daga kasar Jamus a ranar sha daya ga watan aban na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya ta isa kasar Saudiya.
688021