Bangaren kasa da kasa; Komitin bin diddigi da taimakekkeniya karkashin yan uwantaka da abuttaka na kungiyar hadin kan kasashen musulmi OCI a ranar shidda ga watan Aazar na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya ta isa yankin zirin gaza a wani kokari na tattaunawa da mutanen yankin domin ganin yadda za su taimaka masu.
Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ya watsa rahoton cewa; Komitin bin diddigi da taimakekkeniya karkashin yan uwantaka da abuttaka na kungiyar hadin kan kasashen musulmi OCI a ranar shidda ga watan Aazar na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya ta isa yankin zirin gaza a wani kokari na tattaunawa da mutanen yankin domin ganin yadda za su taimaka masu.Duk da cewa wannan tawaga ta yi latin zuwa yankin da kuma kai agajin da mutanan ke bukata amma ko ba komi abin jinjinawa musamman idan aka yi la'akari da mambobin tawagar suna wakiltar mambobin kungiyar hadin kan kasashen musulmi ce.
702794