Bangaren siyasa da zamantakewa; a daidai lokacin da Haramtacciyar kasar Isra'ila da Amerika ke kara tsanantuwa da halin rikici cikin gida a kasar Masar,jabahatul Amal Islami da ke kasar Labanon ta bukaci masu zanga-zangar a kasar Masar da su kawo karshen ayyukan ofishin jakadancin Haramtacciyar kasar Isra'ila da ke birnin Alkahira fadar mulkin kasar da kuma kuma fitar da jakadan Haramciyar kasar ta Isra'ila da ke Masar din.
Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa; ; a daidai lokacin da Haramtacciyar kasar Isra'ila da Amerika ke kara tsanantuwa da halin rikici cikin gida a kasar Masar,jabahatul Amal Islami da ke kasar Labanon ta bukaci masu zanga-zangar a kasar Masar da su kawo karshen ayyukan ofishin jakadancin Haramtacciyar kasar Isra'ila da ke birnin Alkahira fadar mulkin kasar da kuma kuma fitar da jakadan Haramciyar kasar ta Isra'ila da ke Masar din.Wannan bukata ta su wata bukata ce da yawancin kasashen larabawa da na musulmi da kuma su kansu al'ummomin larabawa da na musulmi ke fatar ganin hakan ta faru domin rage irin makircin da gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila ke kullawa musulmi da kasashensu da kuma na larabawa.
742505