IQNA

An Bude Cibiyar Agaji Ta Musulunci A Malaishiya

10:33 - February 27, 2011
Lambar Labari: 2086964
Bangaren al'adu da fasaha: cibiyar bayar da agaji ta musulunci a ranar shidda ga watan Isfand na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya aka bude tad a fara aiki kuma firaministan kasar ta malaishiya yana daga cikin wadanda suka halarci gurin bukin kaddamar da wannan cibiya.


Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa; cibiyar bayar da agaji ta musulunci a ranar shidda ga watan Isfand na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya aka bude tad a fara aiki kuma firaministan kasar ta malaishiya yana daga cikin wadanda suka halarci gurin bukin kaddamar da wannan cibiya.Wannan cibiya za ta rika gudanar da ayyukan da suka shafi agaji da taimakawa al'umma a wannan kasar ta Malaishiya da ware kudade na musamman na taimakawa al'umma a kasar.

753443
captcha