Bangaren al'adu da fasaha: daga yau ne tara ga watan isfand na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya musulmin kasar Keniya a dalilin zagayowar irin wannan rana ta haifuwar fiyayyan halitta Muhammad Dan Abdullahi tsira da amincin Allah ya tabbata a gare shi da kuma alayan gidansa za a fara gudanar da taron shekara –shekara a daidai wannan lokaci tsakanin musulmin kasar.
Kamfanin dillancin labarai na ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran Ikna ne ya watsa rahoton cewa; daga yau ne tara ga watan isfand na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya musulmin kasar Keniya a dalilin zagayowar irin wannan rana ta haifuwar fiyayyan halitta Muhammad Dan Abdullahi tsira da amincin Allah ya tabbata a gare shi da kuma alayan gidansa za a fara gudanar da taron shekara –shekara a daidai wannan lokaci tsakanin musulmin kasar.Wannan taron yana samun halartar wakilan kasashen daban daban na duniya kuma za a ci gaba da gudanar da wannan taro ne har zuwa ranar sha biyar ga watan Isfand kuma shagulgulan maulidi a kasar yana ci gaba da wanzuwa har zuwa karshen watan rabi'ul awwal.
754585