IQNA

A Wannan Juma'a Ce Za A Yi Zaman Hukumta Kaddafi

11:29 - March 03, 2011
Lambar Labari: 2089598
Bangaren siyasa da zamantakewa; a wannan juma'a ce ta gobe za a yi zaman hukumta Ma'ammar Kaddafi shugaban yan kama karya na libiya bias zargin rashin yin bayani a fili kan makomar Imam Musa Sadre shugaban yan shi'ar Labanon kuma komitin kotun Labanon a ranar ta sha uku da watan Isfand na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya.




Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa; a wannan juma'a ce ta gobe za a yi zaman hukumta Ma'ammar Kaddafi shugaban yan kama karya na libiya bias zargin rashin yin bayani a fili kan makomar Imam Musa Sadre shugaban yan shi'ar Labanon kuma komitin kotun Labanon a ranar ta sha uku da watan Isfand na shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya.Imam Musa Sadre dai ya tafi kasar Libiya a wata ziyarar aiki amma tun daga lokacin ba a sake jin duriyarsa bay au shekaru talatin da suka gabata.

756699

captcha