IQNA

Kasashe da Mu'assishi na Duniya Na Goyan Bayan Kafa Gwamnatin Palasdinu

15:34 - May 17, 2011
Lambar Labari: 2123920
Bangaren kasa da kasa; kungiyar hadin kan kasashen musulmi a cikin wani bayani da ta fitar a dangane da zagayowar shekaru sattin da uku da mamaye Palsdinu da kafa gwamnatin yaudara ta Isra'ila a yankin ta bayyana cewa kasashe da daman a duniya da j=hukumomi da mu'asisoshi na duniya na bukatar kafa gwamnatin palsdinu mai cin gashin kanta da yanci.


Kamfanin dillancin labarai na Ikna ne da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ya watsa rahoton cewa; kungiyar hadin kan kasashen musulmi a cikin wani bayani da ta fitar a dangane da zagayowar shekaru sattin da uku da mamaye Palsdinu da kafa gwamnatin yaudara ta Isra'ila a yankin ta bayyana cewa kasashe da daman a duniya da j=hukumomi da mu'asisoshi na duniya na bukatar kafa gwamnatin palsdinu mai cin gashin kanta da yanci.Wannan kira ya z one a daidai lokacin da ake tuni da cika shekaru sattin da uku wato a shekara ta dubu daya da dari tara da sattin da bakwai miladiya da mamaye palasdinu da faduwar birnin Kudus mai tsarki.



792621
captcha