Bangaren kasa da kasa; kungiyar hadin kan kasashen musulmi a cikin wani bayani da ta fitar a dangane da zagayowar shekaru sattin da uku da mamaye Palsdinu da kafa gwamnatin yaudara ta Isra'ila a yankin ta bayyana cewa kasashe da daman a duniya da j=hukumomi da mu'asisoshi na duniya na bukatar kafa gwamnatin palsdinu mai cin gashin kanta da yanci.
Kamfanin dillancin labarai na Ikna ne da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ya watsa rahoton cewa; kungiyar hadin kan kasashen musulmi a cikin wani bayani da ta fitar a dangane da zagayowar shekaru sattin da uku da mamaye Palsdinu da kafa gwamnatin yaudara ta Isra'ila a yankin ta bayyana cewa kasashe da daman a duniya da j=hukumomi da mu'asisoshi na duniya na bukatar kafa gwamnatin palsdinu mai cin gashin kanta da yanci.Wannan kira ya z one a daidai lokacin da ake tuni da cika shekaru sattin da uku wato a shekara ta dubu daya da dari tara da sattin da bakwai miladiya da mamaye palasdinu da faduwar birnin Kudus mai tsarki.
792621