Bangaren kasa da kasa, wanda ya tarjama kwafin kur'ani mai tsarki a cikin harshen isfaniyanci ya bayyana cewa, da ganin ayoyin da ke cikin kur'ani dab a Allah ya safkar da su ba za a gane su, saboda kur'ani Allah ya kiyaye daga samun duk wata tawaye ko nakasu a cikin ayoyinsa baki daya.
Kamfanin dillancin labaran kur'ani mai tsarki na iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo cewa, wanda ya tarjama kwafin kur'ani mai tsarki a cikin harshen isfaniyanci ya bayyana cewa, da ganin ayoyin da ke cikin kur'ani dab a Allah ya safkar da su ba za a gane su, saboda kur'ani Allah ya kiyaye daga samun duk wata tawaye ko nakasu a cikin ayoyinsa baki daya kamar yadda ya sakar da su haka suke babu canji.
Mutumin mai suna Jafar Gonzalez, wanda ya kwashe tsawon shekaru yana karatu a babbar cibiyar ilimi ta birnin dan gane da lamurra da suka danganci addinin muslunci da kuma tarjamar littafai na ilmomin ya bayyana cewa, a koda yaushe kalamin Allah madaukakin sarki daban yake da kalamin waninsa, a kan haka fita daga kur'ani abu ne da a zahiri zai nuna ma mai tarjama abin da yake ciki.
Wanda ya tarjama kwafin kur'ani mai tsarki a cikin harshen isfaniyanci ya bayyana cewa, da ganin ayoyin da ke cikin kur'ani dab a Allah ya safkar da su ba za a gane su, saboda kur'ani Allah ya kiyaye daga samun duk wata tawaye ko nakasu a cikin ayoyinsa baki daya.
802287