Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron girmama wadanda suka nuna kwazo a gasar karatu da harder kur'ani mai tsarki ta kasar Auganda inda aka gudanar da zaman taron a babban birnin Kampala fadar mulkin kasar.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa a wani labari day a naklato daga shafin sadarwa na yanar gizoan bayyana cewa, an gudanar da taron girmama wadanda suka nuna kwazo a gasar karatu da harder kur'ani mai tsarki ta kasar Auganda inda aka gudanar da zaman taron a babban birnin Kampala fadar mulkin kasar tare da halartar wakilan cibiyoyin addini musamman ma na kur'ani daga cikinsu.
Wannan gasar kur'ani da aka gudanar a kasar Auganda na daga cikin muhimamn tarukan addinin musulunci da ake gudanarwa akasar a kowace shekara, kasantuwar kasar daya daga cikin kasshen masu yawan mabiya addinin musulunci a gabacin nahiyar Afirka.
An gudanar da taron girmama wadanda suka nuna kwazo a gasar karatu da harder kur'ani mai tsarki ta kasar Auganda inda aka gudanar da zaman taron a babban birnin Kampala fadar mulkin kasar tare da halartar wasu daga cikin jami'an gwamnati.
824411