Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa, a wani labari day a nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na emarrakech an bayyana cewa, ma'aikatar harkokin addini ta kasar Morocco ta sanar cewa ranar talata it ace ranar farko watan ramdan a kasar, wadda za a tashi da azumi a cikinta a kasar baki daya a hukumance kamar yadda kwamitin ganin wata na ma'aikatar ya sanar jiya bayan duba wata ranar da ta gbata a kasar ba a gan shi ba.
Wani labari day a nakalto daga shafin sadrawa na yanar gizo na Benama an bayyana cewa, a dare na bakwai a gasar karatun kur'ani mai tsarki ta duniya da ake gudanarwa a birnin Kualalmpour na kasar Malazia, makaranta bakwai ne suk kara da juna da suka kunshi maza biyar da kumamata biyu a gasar da ake gudanarwa a karo na hamsin da uku.
Bayanin ya ci gaba da cewa daga cikin wadanda suka kai ga wannan mataki hard a 'yan kasashen Sudan, Viatnam, Thailand, Senegal, Srilanka da dai sauransu, lamarin day a bayar da matukar mamaki, domin babu ko daya daga cikin kasashen da ta samu kaiwa zuwa ga mataki na karshe a gasar.
A dare na bakwai a gasar karatun kur'ani mai tsarki ta duniya da ake gudanarwa a birnin Kualalmpour na kasar Malazia, makaranta bakwai ne suk kara da juna da suka kunshi maza biyar da kumamata biyu domin neman kaiwa ga mataki na karshe a wanna gasa.
834877