IQNA

Daliban Jami'a Musulmi A Kasar Australia Za Su Samu Taimako

11:29 - August 15, 2011
Lambar Labari: 2170940
Bangaren kasa da kasa, babban bankin habbaka harkokin musulunci ya yi alkawalin duba yanayin da dalibai musulmi suke ciki a kasar Australia dangane da harkokin karatuns, inda ya sha alwashin basu taimako na musamman a wannan bangare.




Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa, a wani labari da ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo an bayyana cewa, Iqbal Adam shugaban kwamitin kula da harkokin muslmi a kasar Australia ya bayyana cewa babban bankin habbaka harkokin musulunci ya yi alkawalin duba yanayin da dalibai musulmi suke ciki a kasar Australia dangane da harkokin karatuns, inda ya sha alwashin basu taimako na musamman a wannan bangare, bisa la'akari da cewa bas u samun abubuwan da ya kamata su.

Ya ci gaba da cewa a wasu bangarorin da bankin zai dauki nauyinsu domin kara bunkasa harkar ilimin musulmi kasar a wannan bangare musamman, kan harkokin injiniya da likita hada magunguna nomad a sauransu.

Babban bankin habbaka harkokin musulunci ya yi alkawalin duba yanayin da dalibai musulmi suke ciki a kasar Australia dangane da harkokin karatuns, inda ya sha alwashin basu taimako na musamman a wannan fage da ake Magana kansa.

842714
captcha