IQNA

Gwamnatin Ali Saudiya Sun fara Ta'addanci A Yaman

17:41 - September 21, 2011
Lambar Labari: 2191612
Bangaren kasa da kasa; kisan da aka yi wa mutane hamsin a baya bayan nan fararen hula a Yaman wata majiya mai tushe t ace: jami'an tsaron Saudiya ne suka shiga San'a babban birnin kasar ta Yaman da aika wannan danyan aiki kuma wannan wani sabon salon e na gwamnatin saudiya na kutsawa a cikin kasashen yankin domin hana juyin juya halin da mutanan yankin suka fara.




Kamfanin dillancin labarai na ikna da ke kula da harkokin kur'ani mai girma a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa: kisan da aka yi wa mutane hamsin a baya bayan nan fararen hula a Yaman wata majiya mai tushe t ace: jami'an tsaron Saudiya ne suka shiga San'a babban birnin kasar ta Yaman da aika wannan danyan aiki kuma wannan wani sabon salon e na gwamnatin saudiya na kutsawa a cikin kasashen yankin domin hana juyin juya halin da mutanan yankin suka fara. Kisan kiyashi na baya bayan nan da aka yi wa fararen hula a kasar ta Yaman wani al'amari ne na ban takaici da kuma ban hanushi musamman a daidai wannan lokaci da yanayi da ake ciki a kasashen yankin da ma duniya baki daya .


864197

captcha