IQNA

Kungiyar Hamas ta yi Kashedi Da Rusa Gadar Babul Magariba

13:35 - November 20, 2011
Lambar Labari: 2225374
Bangaren kasa da kasa:kungiyar gwagwarmaya ta Hamas a Palsdinu ta yi kashedi kan matakin da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ke son dauka na rusa gadar Babul Magariba mai zuwa Masallacin Aksa.



Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa: kungiyar gwagwarmaya ta Hamas a Palsdinu ta yi kashedi kan matakin da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ke son dauka na rusa gadar Babul Magariba mai zuwa Masallacin Aksa.Kungiyar ta shaidawa gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila da kart a kuskura ta zartar da matakin da take son dauka na rusa wannan kada da ke a matsayin tamkar wani abu dab a ya rabuwa da masallacin Kudus mai tsarki.

900441

captcha