IQNA

Musulmin Belgium Sun Yi Allawadai Da Keta Alfarmar wani Mallaci A Kasar

23:27 - February 22, 2012
Lambar Labari: 2279230
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a kasar Belgium sun yi kakkausar suka dangane da keta alfarmar wani masallaci da wasu masu tsatsauran ra’ayin kymar muslmi a kasar suka yi da nufin yin tsokana ga musulmi ta yadda hakan zai zama wani masomin tashin hankali.
Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa ya naklato daga shafin sadarwa na yanra gizo cewa, mabiya addinin muslunci a kasar Belgium sun yi kakkausar suka dangane da keta alfarmar wani masallaci da wasu masu tsatsauran ra’ayin kymar muslmi a kasar suka yi da nufin yin tsokana ga musulmi ta yadda hakan zai zama wani masomin tashin hankali a kasar.
A wani labarin kuma majalisar malaman addinin muslunci a kasar Sudan ta fitar da wani bayani da a cikinsa take cewa al’ummar kasar ba su bukatar wani abu ya zama tsarinsu na rayuwa tare da yin kira da a kara baiwa wannan bangare muhimmanci a matukar a cikin dukaknin harkokin mulki da siyasa a fadin kasar.
Kakakin rundunar sojin kasar Sudan ya bayyana cewar sojojin gwamnatin Sudan ba su kaddamar da wani hari kan 'yan tawayen kasar ba a cikin 'yan kwanakin nan, ballantana kai hare-hare kan yankunan jihohin kudancin Kordofan da Blue Nile, don haka da'awar kasar Amurka na cewa sojojin gwamnatin Sudan sun kai hare-hare kan yankunan jihohin biyu karya ce tsagwaronta.
A ranar juma'ar da ta gabata ce dai jakadiyar kasar Amurka a Majalisar Dinkin Duniya Suzan Rice ta yi da'awar cewa; sojojin gwamnatin Sudan sun kai hare-hare kan yankunan jihohin kudancin Kordofan da Blue Nile, tare da yin Allah wadai da hare-haren.
957704
captcha